Tumgik
#5Five Stars Media posted
kkeropui · 3 years
Text
Tumblr media
[ ON HOLD ] SORRY, WRONG PERSON ! – enhypen jay smau
pairing ! jay park x (f) reader
what happens when yn mistakes someone for her best friend, choi yeonjun and gave him a slap on the back of his head .. to only soon realise that uh-oh ! she had the wrong person !
genre ! social media au, fluff, angst
starring ! enhypen jay sunghoon jake itzy ryujin nct renjun txt yeonjun stayc isa p1harmony jiung cix yonghee
update status ! currently ongoing
posting schedule ! tbd
⤷ starting/ed : sometime in december
⤷ ending : tbd
disclaimer ! please note that these aren't the actual representation of the idols, everything is fictional
cw ! reader uses she / her pronouns, cussing
profiles !
[ jay ] the guys and the gay | [ yn ] whores 4 woodz
chapters !
1ONE jail
2TWO seen
3THREE splat
4FOUR
5FIVE
6SIX
taglist is currently open ! send an ask or reply to this post to be added to the taglist :)
tagging ! @mykalon @ncityy04 @sunshine-skz @nyujjan @enhacolor @fiantomartell
permanent taglist ! @luvrbin
273 notes · View notes
isiyasy · 4 years
Quote
Yau Laraba ne aka gabatar da addu'ar Kwanaki uku da rasuwar Kanwarmu Khalisa M. Kabir, a sabon gida, da ke unguwar Tudun Fulani, Saminaka. An gabatar da saukar Alkur'ani Mai girma, sannan aka karanta Jaushanil Kabir da sauran addu'o'i, sannan Wakilin yan uwa na Da'irar Saminaka, Malam Yusuf Abubakar ya gabatar da takaitaccen jawabi aka yi addu'a aka sallami jama'a. Muna kara mika matukar godiya ga dimbin al'umma da suka samu halartar addu'ar, da wadanda suke yi daga nesa a tsawon kwanakin nan. Allah Ya saka da alkairi. Ya girmama lada. Allah Ya jaddada rahama da jin kai ga Khalisah tare da dukkan mamatan musulmi. — Saifullahi M. Kabir
http://www.5five-stars.com.ng/2020/11/an-gabatar-da-adduar-kwanaki-uku-da.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
Innah ta fada min cewa a tsawon kwanakin da take jinya, ko yaushe tana jin addu'ar Jaushanil Kabir ne. Ko da dazu ma da na karbi wayarta a wajen Kanwarta Nusaibah, na ga Folder din addu'o'i a ciki, daga cikinsu akwai Khumail, Alqama, Yastashir, Mashlul, Tawassul da kuma Jaushanil Kabir. Sai Nusaibah ke ce min, ai kuwa tuntuni tsabar yadda Khalisah ke jin addu'o'in nan ta kusa haddace su ma.Innah (Mamarmu) tace min, Khalisa na tana yawan maimaita cewa: "Ya Allahu, Ya Rahmanu, Ya Raheem, Ya muqallibal qulubi sabbit qalbiy ala diynik, tsabbit qalbiy ala da'atik, sabbit qalbiy ala hubbi Ahl Muhammadin (S)." Kuma na ji ta yi hakan so daya a asibitin, lokacin tana magana a hankali, nace me kike cewa? Tace Yaya ina neman tabbatar imani ne a zuciyata daga wajen Allah (T). Nace ki cigaba da addu'a Khalymu, ita maganin komai ce.Baba Ladidi (mai jinyarta a asibitin) tace min, da Asubah ta yi Sallah, sai Khalisah ma tace za ta yi alwala a gadon, aka rika zuba mata ruwa ta wanke fuska da hannaye, ta shafi kai da kafafu. Sai tace mata ta miko mata Turbarta. Ta saka a gabanta tana zaune tai Sallah bisa Ima'i.Alamu sun nuna cewa ta ji sauki sosai a sannan, bayan sallah har ta kunna Jaushil Kabir din tana ji, sai ya dauki wayar ta fara bin contacts dinta tana kiran mutane da bayan daya, maza da mata, yan uwa da kawaye. Mutane da yawa sun ce ta kira su da safiyar Lahadi tana ce musu shine ko ku kira ku ji ya nake a asibitin? Tana cewa wasu to na ji sauki ma. Aliynmu yace tace masa Ya Ali da na dauka ma zan rasu ne, amma yanzu na ga na fara jin sauki.Ta kira Innah ma, tace Mama (dama ita Mama take ce mata) ki yi hakuri ki daure ki rika jin abinci, ki natsar da zuciyarki na samu sauki ma. Na gode sosai. Innah tace mata Khalisa ai a natse zuciyata take. Sai Khalisa tace kina ina ne? Innah tace ina dakin Hajiya (kakarmu). Khalisa tace mata kin je kin cika mata daki, maimakon ki koma gidanki. Sai take cewa Hajiya din, ki rika lallashin Mamarmu ta dena damuwa.Sauki sosai ya samu da safiyar Lahadi, ashe saukin ajali ne wanda zai bata damar yin bankwana da yan uwa da sauran mutane. Na shirya ina jiran Sharif Tijjani mu tafi asibitin har kusan 9 bamu tafi ba, ina ce masa na wa Khalisah alkawarin zan koma da sassafe gashi har kusan 9 yanzu. Kuma dazu da safe sun kira, Khalisah ta ce na je musu da Sabulu da soso, tana son tai wanka. Kawai sai ga wayar Baba Ladidi, tace har yanzu baka zo ba, Khalisah jikinta ya kara tashi, kuma sun ba da takardar Xray tun safe sun ce a je a biya a yi.Na fita da sauri na cewa Baba Nasiru don Allah mu je Asibitin nan, jikin Khalisa ya tashi. Ya tashi muka tafi. Na je wajen POS ina kokarin cire kudi, sai ga wayar Baba Ladidi cewa Khalisah na aman jini ta bakinta sosai. Hankalina ya kara tashi sosai, mukai maza muka karisa asibitin.Ina shiga na ga Khalisah, sun saka mata kwanon silba babba amma ta cika shi da jini da ruwan da ake wanke bakinta, ruwan Drip ta waje biyu, suna ta kokarin tsai da jinin. Na zauna a kan gadon, na rike hannunta. Tace min Yaya. Nace Khalisa. Tace Sannu Yaya Allah Ya saka maka da alkairi. Nace ke ce da sannu Khalisa. Tace ka yi hakuri Yaya. Ka ba Mamarmu hakuri, kace ta dena damuwa Allah na sane da al'aminmu. Nace zan bata Khalisah. Tace Yaya zan rasu ne. Nace Khalisa ba za ki rasu ba Insha Allah. Mutum bai rasuwa sai lokacinsa yayi, Insha Allah za a miki magani ki warke in har ana iya yin maganin ko da fansar rayuwa ce shi.Nan likita ya roki na fita na je na nema musu jinin da suke bukata da gaggawa za a kara mata. Na je Lab da takardar, suka ce sai wata mata ta zo. Da ta zo din tace Leda daya suke da shi 5,000 ne naje na biya na kawo takardar sai su basu. Na yi maza na koma wajen cashier na biya, na kawo receipt, ta ba Nurse din.Suka ce daya bai isa ba a nemo. Ita kuma tace ba su da jinin a kasa, a nemo wanda za a diba daga gare su. Nace ku fara da kaina kafin wasun da na nema su kariso. Tace ka taba ba da jini? Nace A'a ban taba ba. Tace a yanayinka bai kamata ka ba da jini a wannan halin da kake 'struggling' da case din wannan yarinyar ba. Nace don Allah tunda jininta AB ne, nawa kuma na san O+ ne, in har zai yi ku diba ku gwada in ba matsala ku diba kawai. Da suka ga da gaske nake ta saka sirinji ta ja suka shiga yin gwaji.Na koma wajen Ward din da Khalisah ke kwance, ina zuwa Likita ya fito da sauri yace min, ba wata mafita yanzu sai a yi wa wannan yarinyar aiki, saboda jinin nan ya fi kama da jijiya ce ke fitar da shi ta baki, mu ceci Khalisa da gaggawa. Yace ka je ka biya kudin aikin yanzu a shiga ai mata. Ya shiga ya fito min da takardun duk abubuwan da suke bukata na Surgery da zan biya na karbo a Pharmacy dinsu, yace ka je ba za su wuce #25,000 ba, da kuma kudin Surgery din N52,500. Nace masa babu kudin nan a hannuna, amma bari na je POS a samo.Yace Don Allah kai sauri. Yana yi yana kiran Likitoci a waya yana rokon su zo da gaggawa. Abin da ya bani mamaki tunda muka je asibitin, komai kankantar abu, ko Naira dari ne, sai an biya kudi sun ga ya shiga suke ba da shi ko su aikata shi, amma wannan kafin na ciro kudin na dawo har sun dauke ta sun shiga dakin Surgery (Tiyata), kuma har sun je Pharmacy din sun ya karbi magunguna da kayan aikin sun samu Baba Ladidi ta saka musu hannu sun shiga dakin aiki da Khalisa. Ko da na zo na biya na kai Receipt Pharmacy, tace ai sun karbi kayan, ba a samu guda daya ba yace suna da ragowa a can. Na bata nai gaba.Na zo wajen dakin Tiyata, sai na ga su Baba Ladidi, da wasu yan uwanmu da suka zo duba Khalisa, suka ce min mai kula da wajen nan tana ta cewa a yi a kawo mata receipt din biyan kudin Surgery din. Na mika musu nace in ta zo ku bata. Na wuce Lab don jin ko jinin nawa ya cancanci a diba.A kan hanyar Lab din na kira Innah, ta dauka nace Innah an shiga da Khalisa dakin aiki, ki tuna abin da na fada miki jiya da za mu taho cewa, Allah ne ke da rayuwa da mutuwa, kuma a kowane yanayi shi ake ba zabin alkairi. Idan ya kaddara Khalisa ta samu sauki ta cigaba da rayuwa tare da mu za ta samu, idan ya kaddara ya dauke ta zuwa gare shi shine saukinta, zabinSa ya mana. Ki daure ki fara mata addu'a, kuma ki shirya amsar duk abin da Allah Ya nufa. Sai Innah tace min Tohm Insha Allah. Allah Ya bata lafiya. Ya bamu juriya. Ina zuwa Lab. tace ga Result dinka nan, za mu diba yanzu. Na hau na kwanta, ta huda aka fara diba. Yana cika da gudu suka zo daga dakin Tiyatar su ji ko an samu jini. Tace ta samo karin guda daya, ga kuma wannan da ta diba nawa. Uku kenan. Suka tafi da su.Na tashi na fito, har tana cewa da yake shi jini ba daga ƙiba yake ba, a hakan nan ba don kar a galabaita ka ba za a iya kara diban jini a jikinka ai. Nace in dai zai yiwu don Allah ku sake diba. Tace A'a tana fada ne kawai, mu jira wasu su zo din a diba. Wancan zai ishe su for now. Muna tafiya muna surutun kawai sai na hango wata da muke cewa Inna Iyami tana kuka daga nesa.Da na matso kusa sai na ga wata Nurse tana kuka. Na ji ana ce Khalisah ta rasu😢 Na ga wani likita ya fito yana share hawayensa da rigarsa yana kuka. Wata Nurse (Kirista) ta fashe da kuka, ta zo kusa da ni tana cewa tun jiya kake kokari kan Khalisa, gashi ta mutu. Ka yi hakuri. Nace mata ku ne za ku yi hakuri, kun yi mana kokari sosai, ni shaida ne a kan cewa kun yi iyakar iyawarku, kawai lokacinta ne yayi, kwana ya kare. Ki daure ki dena Kuka, bai kamata ku ku yi ba, za ku karyawa masu jinya guiwa.Kamar kafafuna ba za su dauke ni ba, na ji tsoron na durkusa na kasa tashi, na tsaya a tsaye na koma na jingina da wani karfe. Na daga waya na kira kakarmu wacce Innah ke dakinta. Sai na ji ana ta kuka. Nace shikenan ashe an fada musu. Sai na kira wayar Innah kai tsaye. Fatimah ta dauka tana Kuka bana jin me take fada sai kawai ambaton sunan Khalisah.Na sake kiran Hajiya, ta dauka sai na ji muryar Innah tana karanta Du'a'ul Mujeer. Sai nacewa Hajiya (Guggo) Innah ta san da rasuwar Khalisah? Hajiya tace min Eh ta sani, dake tunda aka ce an shiga da ita dakin aiki ta fara addu'ar, don haka da aka fadi rasuwar ma bata tsaya ba ta cigaba ne. Nace Alhamdulillahi.Na san Innah da son addu'a ta yadda idan ta fara yin na safe baka bukatar jiranta ta gama sai dai ka je ka dawo kawai in kana sauri, haka ma idan tana yin na rana tare da Zuhraini, sai ka dauka bata da aikin yi sai shi. To kuma duk labarin da zai rike ta tana addu'a ko karatun Alkur'ani bai cika raunata zuciyarta ba duk kuwa da cewa in ba a wannan yanayin bane za ka dauka tana da raki ma. To jin cewa an ce Khalisah ta rasu bata fasa addu'a ba sai ya kara min kwarin guiwa sosai a lokacin.Dazu muna magana da Innah tace min, lokacin da aka shiga Tiyatar, ta fara Sallar Azahar, tana Ta'aqibat dinsa, bata kai ga yin La'asar ba aka fadi rasuwar. Sai Allah Ya saka mata natsuwa a lokacin ta kadu sosai, ta yi Kuka da hawaye, amma ta wanke ta tashi ta yi La'asar din sannan ta cigaba da addu'a din.— Saifullahi M. Kabir
http://www.5five-stars.com.ng/2020/11/khalisah-2.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
A wani Hadisi a cikin Mizanul Hikma, daga Amirulmuminin (AS) yana cewa: "Bala'i ga azzalumai azaba ne, bala'i ga Muminai jarabawa ce, bala'i ga Annabawa karin daraja ce, kuma bala'i ga Waliyai karama ce."Allah (T) a cikin Alkur'ani Mai girma yana cewa dangane da muminai: "Sune wadanda idan musiba ta same su, suke cewa 'Daga Allah muke kuma gare shi za mu koma.'Alhamdulillahi. Muna fatan Allah (T) Ya sanya mu daga cikin Muminai, Ya sanya bala'in rashin Khalisa a cikinmu a wannan lokacin ya zama mana jarabawar da muka ci ta.Ina iya fahimtar cewa yin kuka ba karamin ni'ima bace, yana saukaka damuwar zuciya sosai, amma duk yadda nake girgiza da rashin Khalisah na kasa koda hawaye ya fito min har yanzu. Ina ma zan samu yin kukan, ko wani kullin damuwa zai gushe daga cikin kirjina!😥Ranar Juma'a Khalisa ta fara zubar da jini ta baki, da kyar aka iya tsai da jinin, sannan aka kwana ana saka mata jini. Asabar da safe aka koma da ita Asibitin Adventist da ke Jingir na jihar Plateau. Muna zuwa Nurses din suka fara kokarinsu, suka ce mu yi hakuri sun kira Likita yana zuwa. Likita na zuwa ya duba, yace mana wannan Case din nata in suka bar ta a asibitin nan za su yi ta hasashe ne kawai, bari ya bamu takardar 'transfer' zuwa asibitin da ke kula da ENT (Eye, nose and throat). Yace akwai a cikin Jos, ko Zariya ko Kaduna. Sai nace masa za mu je Kaduna din.Muna dawowa gida sai na kira Innah (Mamarmu) nace mata za mu wuce Kaduna din, amma ita ta zauna a gida za mu je ni da Baba Ladidi ne (yayar Innah din ce). Tace ba komai.Bayan dawowarmu daga Jingre, kafin mu wuce Kaduna, mun aje ta a dakin Kakarmu (Mamar su Innah), kamar yadda ta saba, sai take cewa Innah, Mama ki yi hakuri ina ta baku wahala. Innah tace Khalisa kar ki damu, dole a nemi lafiyarki, ko nice nake ciwo ba haka za ku min ba? Sai Khalisa tacewa Innah. Na gode Mama, Allah Ya biyaku. Ki yi hakuri, ki dena damuwa kin ga ba lafiya kike da shi ba kema. Khalisa tacewa Hajiya (Kakarmu), ki rika ba Innah hakuri ta dena damuwa. A hanyarmu, duk bayan minti kasa da biyar sai Khalisa ta nemi ruwa ta saka a baki ta kuskura ta zubar, wani lokaci ruwan ya fito da jini, wani lokacin ruwan ciwo, ta yi kwanaki ba ci ba sha sai Drip kawai ne abincinta, jikinta duk ya rame, ta sha wahala ba kadan ba, ga ba ta iya bacci, magana bai fita mata sai da ƙyar. Muna mota tace Yaya, nace Khalisa. Tace sannu Yaya. Sai ta yi murmushi. Nace sannu Khalisah, kece da sannu. Sai ta rike hannuna tace, Yaya in ina ganinka ina jin sauki amma haka jiya ka tafi ka barni. Nace ki yi hakuri Khalisa dole ne ta sa hakan ai, yanzu kam muna tare da ke Khalisa ba zan rabu da ke ba har ki samu lafiya Insha Allah. Tace Yayanmu zan sha ruwa gobe? Nace Insha Allah za ki sha. Ki yi hakuri. Tace To Yaya, na yi, na gode. Nace mu yi hoto? Tace Eh. Nace to ki yi murmushi, an ce in kikai murmushi yanzu da kika rame din nan kina kama da ni sosai. Tace Toh. Ta yi murmushi muka yi hoton nan da kuke gani. A haka muke har muka isa Kaduna, tafiyar kusan awa hudu daga Saminaka. Mun isa Asibitin National Ear Care Center, karfe 8 na dare. Muka samu su Malam Hasan Ya'u da matarsa suna jiran zuwanmu. Da yake dare ne, kuma Asabar ne, sam babu layi, kai tsaye suka fara bincikar jikin Khalisa. Bayan ya gama yace za a kwantar da mu ne, muna shirye? Nace ba matsala. Amma dai a taimaki baiwar Allah din nan, domin kwana kusan goma kenan bata iya cin komai sai ruwan Drip kawai, kuma yau gaba daya ba a saka Drip din ba sai jini, ga tafiya mun sha, jikinta ba karfi kawai tana da karfin hali ne.Suka kaita Emergency suka saka mata Drip, lokacin da muka je muna kokarin biyan kudin gado, magunguna da tes din da suka rubuta za a yi. Mai diban jini ta zo za ta dauka mata, amma ta kasa samun jijiya. Tace da safe insha Allah za ta dauka in an saka ruwa jikin ya farfado. Muna zuwa suka ce mu wuce dakin kwanciyar (Female Ward), na kama Khalisah da kafarta muka je dakin kwanciyar, ta hau ta kwanta. Suka zo suka cigaba da saka Drip. Tana jin karfin jiki kawai ta tashi ta zauna a gadon. Karfe 9 aka kwantar da ita, amma kan na bar asibitin zuwa 11:00nd, cikin awa biyun nan duk masu jinyar cikin 'Ward' din nan sun san Khalisah. Malaman jinyar duk sun saba da ita. Tare da cewa da kyar take magana, amma tana ta musu surutu har ana wasa da dariya. Wata Nurse tace Khalisa kin iya satan zuciyar mutane, daga zuwanki har an zama kawaye. Tace mana Insha Allah za ta warke za ku ba da labarinta. Sai Khalisa tace mata, ke dai bari kawai ai gobe ma za ku sha labari a guna.Da na zo zan tafi, na je na rike mata hannu tace Yaya na gode. Nace Khalisa ki yi hakuri Insha Allah za ki samu sauki. Dole zan bar asibitin saboda kin ga bai yiwuwa na kwana a nan, ga Baba Ladidi nan ai. Tace To Yaya. Ka kira Innah ka bata hakuri kace mata ta yi hakuri. Nace zan kira Khalisa. Ke ma ki yi hakuri jarabawa ce Allah ke miki, zai baki ladansa idan kin jure saboda Allah. Tace na yi Yaya. Na san Allah bai manta da ni ba, kuma yana sona. Ta kuma cewa Yaya gobe zan sha ruwa? Sai nace Insha Allahu Khalisa za ki sha shi mai dadi ma. Har kaji ma za ki ci. Sai Nurse tace Khalisa ga alama kina jin sauki dai. Sai Khalisa tace mata ai in na warke har gidanki zan je. Haka dai muka barsu muka tafi suna ta hira ana saka mata ruwa.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/11/khalisah-duk-abin-da-allah-t-ya-tsara.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
StarTimes Recharge Nova Bouquet   N1000 Basic Bouquet   N1700 Classic Bouquet N2500 Super Bouquet   N4200    MTN DATA MTN 1GB N450 MTN 2GB N850 MTN 3GB N1,300 MTN 5GB N2,000 30 days expired   AIRTEL DATA Airtel 1.5GB N1,150 Airtel 2GB    N1,400 Airtel 3GB    N1,700 Airtel 4.5GB N2,200 Airtel 6GB    N2,700 9MOBIL DATA 9mobile 500MB N500 9mobile 1GB      N800 9mobile 1.5GB  N1,200 9mobile 2GB      N1,450 9mobile 3GB      N2,250 GLO MOBILE DATA Glo 1.6GB   N1,200 Glo 2.5 GB  N 1,500 Glo 5.8GB   N 2,500 Glo 7.7GB   N 3,000 ALL EXPRIRED DATE IS DAYS Payment method/Tsarin Biya Acc/Number: 0811049061 Ko 1383447576 Acc/Name: Musa Isiya Bank: Access Bank Contact Us at/Tuntube Mu Ta: Call📞 08036352126 Ko 07010773366 WhatsApp: 07010604005 Ko Shagon Mu dake Dan mani Shogi na 7 kusa da Yan Rariya Hayin Mani Kaduna. Visit Our website/ku ziyarci Shafin mu kai tsaye. https://ift.tt/2IUM2N1 Dan Allah🙏🏼 Ku taya mu yadawa. Mun gode🙏🏼 Sai Munji ku
http://www.5five-stars.com.ng/2020/09/yanzu-zaku-iya-sayan-data-mai-sauki-dan_13.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
ALKALAMI KAFI RIZA KAIFIM. I. GAMAWA 07035577745ASHURA: Karfe ya fi karfin gudumar tabo!In muna da laifi a gun Ahli Sa'ud har da karnukansu ’yan kungiya hada da kartin banza Sojoji da ’Yansanda na farko shi ne taron Ashura. Don haka suka dage da maganar zagin Sahabbai babu kakkautawa, musamman in Ashura ta karato. Wannan shi ne aikin karnukansu a kullum. Da farko shi ne Shi'a ba su yarda da Annabi ba, amma yanzu su kansu suna jin kunyar fadar wannan kazantacciyar magana. Yanzu an koma maganar zagin Sahabbai. Ba yadda za ka kawo labarin Ashura ba tare da ka fadi mugun aikin da wadanda suka zauna da Annabin suka aikata kan Ahlinsa ba. Da wannan Wahabiyawa da Salafawa suka cika duniya da wauta kamar mahaukacin kare a karofi. Dole Ashura ta bata wa masoya Gidan Annabi rai, musamman in shekarar abin da ya faru na rashin tausayi daga wadanda ake zaton tausayi a gare su. Ga su a majalisar Annabi, amma ko fadawan Fir'auna ba su kai su mugunta ba. Da ma gurinsu shi ne Annabin Allah ya kau, su dira kan ’ya'yansa da jikokinsa da kisa. Haka kuwa suka yi. Suka aikata wannan danyen aiki bisa fariya da dagawa, kamar ba su ba ne suka rage cin mushe da shan giya a sakamakon zuwan wannan Manzo ba. Kai kace ba su ba ne suka bar kashe juna bisa kabilancin gida da dangi ba. Ashe duk wadannan ayyuka da suka bari na wucin gadi ne. Da ma jira suke wanda ya kawo musu addinin ya koma ga rahamar wanda ya aiko shi, ungulu ta koma gidanta na tsamiya. Ba su tsaya a kashe iyalan Ma'aiki ba, sai da suka jirkita duk abin da ya gudana tsawon tarihin manzancinsa, domin rufe mugun aikinsu, wanda ko mayunwacin alade ba zai ci ba. Sun yi amfani da dukiyar Musulunci don bishe hasken Musulunci, kamar yadda suka kashe musulmi don wannan manufa. Sai dai abin farin ciki ga musulmi shi ne da ma Manzo bai ce a karbi Musulunci a gare su ba. A lokacin da gayyar sodi ke rubuta bushino (karya), wadanda aka umarce su da taskace sakon Manzo na hakika suna aikin da Allah ya wajabta musu, kuma ya halicce su a dalilinsa. Kafin a ankara sai kaikayi ya koma kan mashekiya. Wadannan tsoffin Najadu suka batar da kawukansu, kuma suka zama sanadin batan marasa iyaka. Maganganunsu da ayyukansu, suka zama takardun shaidar shiga wuta gare su da mabiyansu daga wancan lokaci zuwa tashin kiyama.Duniyar da suka yi ma hidima suka saba wa dokar Allah ta gushe, mutumcinsu da kimarsu suka zube a gun wanda ya san su da wanda ya ji labarinsu har ranar tashin kiyama. Suka samu wani irin matsayi wanda ba a gibdan samun irin sa. Babu mai yabon su sai wanda ya jahilce su kamar yadda duk mai son Annabi, sai ya ga rashin rabonsu a duniya da kiyama. Sune na kusa da Manzo a lokacin da yake raye, amma makiya, jim kadan bayan rasuwarsa. Suka mai da iyalan Manzon abin kisa. Sa'annan suka haramta rayuwar duk mai son su. Wannan danyen aiki ya ci gaba. Aka kashe ko aka kori duk mai cewa kaito da wannan mugun aiki na cin amanar Manzo, har aka rasa masu Allah wadai, sai haram ta zama halas, girman kai ya karu shedanci ya baje koli, ya zama kamar hadari babu mai tsare masa hanya. Sai mugun wahamin share zuriyar Manzo daga doron kasa ya kafu, kafuwa ta daram a zukatan wadannan Najadai. Hakarsu ba ta cimma ruwa ba har suka kau daga wannan duniyar. Sai dai sun bar baya da kura. Kamar yadda ake da mabiya iyalan Manzo, haka su ma jikokin akida ga wadancan mugga masu neman ganin karshen zuriyar Manzo suka wanzu, kuma za su ci gaba da wanzuwa har tashin kiyama. Wanzuwarsu ya samar da irin Gwamnan Kaduna dan Murjanata. A wannan shekarar Ashura an samu garuruwa kamar dari hudu ko ma fiye da suka tuna wannan kadiya mai zafi da zafafawa. Mai matukar daci da sosa rai. Kadiyar da ke sa mai imani cikin mawuyacin hali, kari a bisa rashin Jagora mai tsananin haiba. An yi juyayi an gama lafiya a ko’ina a cikin kasar nan sai jihar da Dan Murjanata ke mulki. Da ma jiharsa ita ce mafari wajen yaki da Shi’a, ba mu tsammanin samun sa'ida daga gare shi. Sai dai wata nasara da muka samu ita ce raguwar kaifin kiyayya daga talakawa. Wannan karon ba su taya Dan Murjanata aikin kisan da ya saba ba. Shi da haunayensa ne kawai suka aikata wannan aika-aika, da ma sun saba kisa. Jinin masu biyayya ga Imam Ali da ’ya'yansa na da matukar arha a gare su. Wani babban kuskure da Gwamnatin Buhari ke tafkawa shi ne zatonsu na ganin karshen Shi'awa da Shi’a a Najeriya. Wannan kam mafarki ne. Sai dai har yanzu ba su gane ba, suna bai wa iyayen gidansu tabbacin haka. Da a ce za su tsunduma cikin tunani, ya kamata su gane cewa, me ya sa har yanzu ba su hana fashi da makami ba? Ba inda mai fashi da makami ke fatan zuwa bayan an kashe shi, amma duk da haka ya gwammace ya yi fashi a kashe shi. Ina ga mu masu imani da lahira da hisabinta kamar mun je mun dawo? Ba don giyar mulki ta yi tasiri mai tsanani ga Buhari da Nasiru ba da sai mu ce abin da suke yi bai gaza harara a duhu ba. Wato kai koli ga aikin banza. Banzar ma ta bazara. Za mu fi kowa aikata abin kunyar in muka girgiza balle barin Shi’a ko daina gwagwarmaya don mulkin shekaru takwas kacal. Sai dai babu mamaki in Buhari da Nasiru suka jahilci wannan. Don kuwa abin da suka fi tsoron sa wato mutuwa, ita suke zaton abar tsoron mu. Tabbas ba haka ba ne, ba mu kashe kowa ba, balle mu ji tsoron ta. Ba mu ci amanar ’yan kasa ba, balle mutuwa ta ba mu tsoro. A tamu akidar kurkuku makaranta ce, shahada kuma mafi kololuwar daukaka. A yau wadanda ba mu ba suna ganin mu a matsayin wawayen da ke ba da rayukansu a banza. Amma abin da suka jahilta shi ne, mun san abin da ba su sani ba, kamar yadda muka yi imani da abin da suka kafircewa. Sun rike Musulunci rikon wasa, kamar yadda suka dauki karantarwarsa tatsuniya. Mu mun karanta cewa, akwai wuta ga wanda ya ki aiki da shari'ar Allah, su kuma sun dauki haka a matsayin tatsuniyar gizo da koki. Wannan daya ke nan daga bambamce-bambamce masu yawa da ke tsakanin mu da masu mulki a yau. Ala ayyi halin Ashurar bana ta zo, amma ba mu fasa jajanta wa Fiyayyen halitta ba. Inda ba a yi bara ba, an yi bana. Haka badi za a yi a inda ba a yi bana ba insha Allah. Mulkin Buhari da Nasiru sauransa shekaru biyu da rabi, amma babu ranar da Shi’a za ta zo karshe a Najeriya. Ta zo, da ma ba ta zo don ta koma ba, har ranar tashin kiyama. Wa ya san makomar Buhari da Nasiru bayan sun kammala mulki?Shekarar da ta gabata Babban Sufeton ’Yan Sanda ne ya yi mana alkawarin kogin jini da dalar gawawwaki , ya kuma cika alkawari domin ya kashe mana ’yan’uwa a wasu wurare. Sai dai bana ya rufe bakinsa bai ce komai ba, watakila ko ya saduda ne ko dai wani dalilin da ba mu sani ba. Amma Dan Murjanan Kaduna a shirye yake ya yi kisa, kuma ya yi. Da ma ba ma zaton ya yi da na sani saboda kisan da yake mana. Tabbas! Ya kusan ciki masakinsa da jinainenmu. Ya yi nisa ba ya jin kira. Mun yi madalla da ya zama shi kadai ne ya yi kisa a bana; wasu wajajen an yi barazana, amma babu kisa. Da ma a makera ake zaton wuta ba kasafai ake samun ta a masaka ba.Dan Murjanata ya zo da tsananin kishin jinainen ’yan Shi’a, kuma har yanzu bai koshi ba. Muna samun labarin yadda yake alfahari da haka a gun abokansa na cikin gida da waje. Sai dai yanzu ba lokacin ba da labarin ba ne, sai dai tabbas lokacin ya yi kusa.Duk da karfin masu karfi mun yi abin da muka iya, cikin izza da daukaka . Tabbas! Muna shirye da dokin badi ta zagayo mu sake wata insha Allah. Da yardar Allah karfin da ya gaza na Allah, ya yi kadan ya hana Shi'awa jajanta wa Manzon Allah. Shi’awa na bin umarnin Allah ne, tilas Allah zai kare abinsa. Hakika, karfe ya fi karfin gudumar tabo!
http://www.5five-stars.com.ng/2020/09/ashura-karfe-ya-fi-karfin-gudumar-tabo.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
Kaduna pressShahada abin alfaharin waliyai ce, mu ma abin alfaharinmu ce.Hakika Shahada sirrin nasara ce. Al’ummar da ke fatan shahada ta ci nasara. Kuma idan muka yi galaba a duniya munci nasara haka idan muka yi shahada duk dai mu ne masu nasara.Shahada a tafarkin Allah abin alfahari ne gare mu dukkanmu. Shahada albarka ce mai girma gare mu. Wannan irin aiki domin sadaukar da kai shi ne zai sa al’umma hannu rabbana ta yi galaba a kan dagutu.Ya Ku wannan dagutu Ku sa ni: Al’ummar da matanta da mazajenta a shirye suke da su bayar da rayukansu kuma suna neman shahada, babu wani karfi da zai iya kalubalantarta.Hakika Jinin shahidanmu ci gaba ne na tsarkakekken jinin shahidan Karbala. Al’ummar da shahada abin daukaka ne gare ta, to taci nasara.Ya Ku rundunar shaidan, Ku sa ni mu ne Al’ummar da ke son yin shahada ba tare  da wani jin tsoro ba. Tabbas za mu bayar da jini mu domin a samu Jamhuriyar Musulunci a kasar mu Najeriya.Za mu cigaba da kasancewa masu burin shahada, kuma da burin shahadan ne wannan yunkurin zai tabbata da ya kuma ci gaba insha Allah.Daga Allah mu ke dukanmu, dukkan mu halittu Allah ne baki daya, kuma alamun samuwar Allah ne, kuma komai zai koma zuwa gare Shi ne. Don haka abin da ya fi komawar ta zama ta hanyar  zabin da zabar wa kai, mutum ya zabi shahada a tafarkin Allah, kuma mutum ya zabi mutuwa a tafarkin Allah, a kashe shi domin Musulunci ya samu 'yanci.Mutuwa a kan gadon ba komai ba ce illa mutuwa, amma shahada a tafarkin Allah abin alfahari ne da girmamawa ga mutum da kuma mutane.Shahidan mu masu girma, kamar shahidan farkon Musulunci ne, suna da daukaka a wurin Allah kuma Allah Madaukakin Sarki da Shuwagabannin Musulunci na himmatuwa da su.Ya Shuhada wallahi Kun ci nasara saboda kun rungumi shahada kuma wadanda ke tsoron mutuwa da shahada su ne masu karyewa.Tabbas shahada ba gado ba ce daga shugabanninmu wadanda suka dauki rayuwa tamkar imani da gwagwarmaya, wadanda kuma  suka kare Musulunci da jininsu, kuma suka gadar da ita ga al’ummarmu ma’abuciyar shahada.Ina sanar wa jama’armu da miliyoyin mutanenmu cewa babu wani juyin da aka tabbatar da shi ba tare da neman shahada, sadaukarwa, kokari, wahala, shan wuya, tsadar kaya da rashinsu da matsa lamba ba.Shahada a tafarkin Allah ba wata aba ce da za a kwatanta darajarta a ma’aunin dan Adam da abin duniya ba.Jinjina ga wadanda suka mayarwa Allah da abin da ya ba su (rayuwa), mu kuwa mu ne kashin bayansu da muka saura.Ya zama dole gare mu, mu bayyana raunukanmu kuma mu nuna godiyarmu ga wadannan mujahidan Musulunci wadanda suke neman shahada kuma ta hanyar jaruntaka suke kare Musulunci da kuma tsarkakakken jininsu suka yada haske domin nuna wa al’ummomin da suke a cikin kangi hanya.Son barka ga wadannan shahidai saboda abin da suka samu na jin dadin debe kewa da saduwa da Annabawa da Waliyai da kuma shahidan farkon Musulunci. Fiye da wannan kuma shi ne, barkansu da kaiwa ga ni’imar Allah wadda ita ce yardar Allah  mafi girma.Ya ku shahidai; kun zama masu sanyin idaniya a kusaci da Allah, al’ummarku ba mu yi sako-sako da cin nasarar da kuka samar ba, muna nan a kan abin da ku ka bada rayukan ku.Ya Ku (shihidai) kun samu babban matsayi na hakika, wadanda ake tunawa da daukaka da jaruntaka ku mafi dacewar bayi, abin koyin bayin Allah masu tsarkin niyya, lallai kun tabbatar da mika wuyanku ga Allah Ta’ala da kuma bautarku gare shi ta hanyar ba da jininku da rayukanku. Ku sani mu ma a shirye muke domin sadaukar da rayukan mu domin yin shahada.Muyi hikima za mu yunkura don yin jihadi ba  tare da ko kwanto ba, Ina sanar da ku ya ku ‘yan ‘uwana muminai, zai fi mana kwarai idan miyagun mahukunta suka halaka mu kuma ta hanyar zub da jininmu mu koma ga Allah tare da mutunci, a kan mu dauki rayuwa ta jin dadi da holewa a karkashin tutar turawan yanma ko bakaken sojojin Najeria.Kada mu ji tsoro! Mu ne masu nasara Insha Allahu ko abar mu muyi addini ko kuma a kashe mu gaskiya tana tare da mu. Idan aka kashe mu zai kasance a tafarkin Allah, kuma idan mun rayu, wannan shi ma domin Allah ne, wannan kuwa ita ce nasara.Sadaukarwa da fansa su ne makamashin juyi guda biyu kamar kuma yadda shahada da shirin ta larura ce a kowane juyi.Mai jihadi a tafarkin Allah, ya wuce a kimanta kyawon aikinsa da ma’aunin alatun duniya.Mu mazauna bayan kasa ko kuma halittun duniyar taurari yaya za mu iya sanin mene ne abin da aka tanadawa shahidai a gurin Ubangiji? A duniya tare da dukkan kimarta da dadinta ta yi kadan kwarai ta zama wani bangare ko matsayi ga wadanda suka sadaukar a tafarkin Allah.Idan abar mu muyi addini mun rabauta ko kuma aka kashe mu duk dai mun rabauta. Matukar dai mun gaji wancan jinin, ma’abuta samun shahidai da matasan da suka saura, mu nutse cikin jinin shahidai, kada mu zauna haka kawai, mu yi iyakar kokarinmu mu ga mun kai ga cika burin sadaukarwarsu.Shahada kyauta ce daga Allah Madaukakin Sarki ga wadanda suka cancance ta. Kuka ga shahidi yana rura wutan yunkuri ne.Kuka wa shahidin da ya sadaukar da komansa a tafarkin Musulunci al’amari ne mai girma kuma yana da tasiri mai yawa wurin ciyar da juyin gaba.Hakika jinin Shahidan mu ya yi galaba a kan bindigogin rudunar shaidan.Assalamu Alaikum ya Shuhada muna nan a kan abin da ku ka ba da rayukan ku insha Allah.Kaduna press2/9/2029
http://www.5five-stars.com.ng/2020/08/shahada-da-shahidai.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
JARIDA DON KARUWAR MUSULM"ALLAH ZAI CIKA HASKENSA KO KAFIRAI SUNKI"BUGU NA 1454ALMIZAN JUMA'A 27, ZULKIDAH, 1441 1SSN 1595-4471A kan farashin N150 kacalMasu garkuwa da mutane:Yadda suka sace mutum 32 a KadunaDuba Shafi na 3"Mahara sun bar mu da dubban marayu a Batsari.Ana shiryen shiryen yin jana'izar mutanen da asuka kashe a KatsinaDuba Shafi na 3Za mu maka Mahdi shehu a Kotu in ji Shaikh Yakubu Yahaya KatsinaDuba Shafi na 20Abin da ya sa Matawalle ya ba Izala Naira miliyan 100*An kashe sojoji 77 a mako guda a Borno*Sama da 350 za su aje aikiBoko Haram sun hana kai kayanagaji a Kananan Hukumomi duba Shafi na 15 -16An gano gawar Shahid Yakubu Faska bayan shekara guda Duba Shafi na 20An yi taron shekara 13 na waki'ar SakkwatoDuba Shafi na 15FREE SHEIKH ZAKZAKY! KWANAKI 1679A yau gwamnatin. Buhari na tsare da shi.Ku ziyarce mu a www.almizan.info da kuma Almizan Hausa ta facebook ko kuma kuziyarce mu na YouTube channel wato Almizan Tv dan kallo kaitsaye.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/07/kanun-labaran-jaridar-almizan_97.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
All Mallam ya rubuta Tunda naga wannan hoton zuciya ta kasa samun hutu da natsuwa, anya kuwa ko alhakin Wannan Dattijon baya hana gwamnatin Kasar nan tabuka komai ba!?Tunda nake ban taba gani ko ji ba, ko kuma karantawa ba, mutunan da aka zalunta kamar sa ba.Da farko suka kashe masa yaya uku, ba tare da wani laifi ba (koda ma zargi). Amma bai fusata ya dauki wani mataki ba, ya barma Allah kawai. Da suka ga ba wani maida murtani (fight back) sai suka sake afka masa da wani irin mummunan hari, wanda suka yi amfani da karfin soji wanda atarihin Kasar ba a taba irin sa ba, koda a wajen yaki da yan ta adda, ko yan tawaye ba. Suka rusa mahallinsa! Suka rusa wajen bautar sa! Suka rusa makabar tun makusantan sa! Suka tunbuke kabirbiran yan uwansa da mahaifiyar sa! Suka kona yar uwar sa da wuta a gaban sa! Suka yi titi da gawar almajiran sa da abokanansa! Sana suka isa zuwa gare sa suka ida karar da iyalansa baki daya a gaban idon sa, shima suka aikata munanan harbi agaresa da uwar yayan sa! Ina malamai yan uwansa?Ina masu rajin kare hakkin dan Adam?Ina masu bin gaskiya tsagwaro? Ina sarakuna iyayen al'umma? Ina alkalai masu adalci? Ina lauyoyi masu kare rarrauna?Ina yan jarida masu fadar gaskiya? Ina shuwagabannin al'umma adalai? Ina yan uwansa a addini? Ina yan uwansa a halitta? Ina yan uwansa a zaman takewa?Ku mu fito mu fadi gaskiya ba tare da san zuciya ba. Miya sa mafi akasarin mu muka yi shiru da lamarin mazalumin Dattijon malamin nan? Ko mun manta cewa yin shiru akan zalunci tamkar yadda da zalincin ne? Nasan wani WAWA zai ce ai baya bin dokokin kasa, ko kuma wani sha-sha-sha yace mana dokokin kasa ya karya na tare hanya. Sai ni kuma nace kai DOLO kafi kotu sanin doka da oda ne? Ko ba kotu bace ta wanke sa daga dukkan zargin da ake masa, tace bai aikata komai ba, har ma kotun ta bada sharadin asakesa a biya sa a sarar da akayi masa, amma saboda bakin zalunci an ki abi umarnin koto. Ya ƙahharu ka taimaki wannan bawan naka rarrauna da rundunonin ka boyayyi, tunda yan uwansa a halitta da addini da zaman takewa sun kasa tai maka masa.Allah ka tausaya ma wannan mazlumi, ka bashi lafiya. #Free_Zakzaky
http://www.5five-stars.com.ng/2020/07/tabbas-dattijon-malamin-nan-yana.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
Name: Ali bin Musa (a.s.) Mother: Al KhayzranKunniyat (Patronymic): Abu al-HasanLaqab (Title): Al-RidaBirth: He was born at Madina in 148 A.H.Martyrdom: He was poisoned in the year 203 A.H. and is buried in the Khurasan district of Iran.Imam Ali bin Mousa al-reza (PBUH), the eighth Imam of Shiites , is of the progeny of Prophet Muhammad (PBUH) and his eighth successor. At age 35 he became the leader of the Islamic union. His life was contemporary to the Abbasid reign and therefore, he suffered great difficulties made by the Abbasids. Finally, he was martyred by Ma"moon (the contemporary Abbasid Caliph) at the age of 55.His name, title and honorary nameHis name is Ali, his title is Abu al-Hassan, and his most famous honorary name is reza, meaning Satisfaction. According to his son, Imam Muhammad Taqi (PBUH), the ninth Imam, The glorious and mighty Lord named him reza because Allah was pleased with him in the heavens and the Prophet of Allah and the Imams of guidance were pleased with him on earth. Also, his friends and relatives and even his enemies were satisfied with him because of his great moral qualitiesOne of his famous titles is Alim Al Muhammad (scholar of Prophet"s progeny). His success in the different disputes with the scholars of various religions indicates his high knowledge. We will discuss some incidents in this article. This ability and superiority in knowledge is a proof for his Imamat, as it can be inferred from his sayings.His father and motherHis father was Imam Mousa al-Kadhim (PBUH), the seventh Imam. He was martyred by Haroon on 138 (AH). His mother was Najmah.His birthImam reza (PBUH) was born on in the year 148 on the 11th of Ziqadah in Medina.His life in MedinaBefore traveling to Marv, Imam reza (PBUH) lived in Medina; city where the shrine of Prophet Muhammad (PBUH&HP) and his fathers grave exists. He was occupied with guiding people, indicating Islamic educations and Prophets (PBUH&HP) Sirah (manner and behavior). People of Medina loved him and assumed him as their father. Although he had spent most of his life in Medina, he had many followers throughout the Islamic counties. He points out this fact on a discussion about succession: In fact succession didnt make a distinction for me. When I was in Medina, people in east and west obeyed me and nobody was superior to me. They told me their requirements and I granted their requests and they treated me as a magnate.His ImamateHis Imamate was announced repeatedly by his father, grandfathers, and Prophet Muhammad (PBUH). Especially Imam Kazem (PBUH) mentioned him as the Imam after himself several times. For instance, one of his followers narrates,"One day Imam Kazem (PBUH) came to us, holding his sons (Ali) hand. We were 60 people. He said: Do you know me? I said: You are our leader. He said: Say my name and title I said: You are Mosa bin Jafar bin Muhammad He said: Who is this guy with me? I said: Ali bin Mosa bin Jafar. He said: So profess that he is my representative during my life and my successor after my death."He is further introduced as the eighth Imam in a saying of Prophet (PBUH) narrated by Jaber. Also, Imam Sadegh (PBUH) told Imam Kazem (PBUH) that the knowledge of Prophet"s (PBUH) progeny is of your sons and he is your successor.Political situationsImam rezas (PBUH) Imamate lasted eight years, which can be divided into three Period:1-The first ten years was contemporary to Haroons caliphate.2-The next five years was contemporary to Amins caliphate.3-The last five years was contemporary to Mamoons caliphate.It was during the first period that great disasters, especially the martyrdom of Imam Kazem (PBUH), happened to the Alavi people (the children of Imam Ali (PBUH)). Haroon was instigated to kill Imam reza (PBUH), but had not found the opportunity. After Haroon, Amin became the caliph. At that period, the government was weakened. Amin was drowned in his corruption and paid no attention to Imam and his followers. This period was peaceful for Imam and his followersHowever, Mamoon killed his brother, Amin, and became the caliph. He suppressed the objectors and gained the control of all the Islamic countries. He gave the leadership of Iraq to one of his agents and settled in Marv. He then chose Fazl ibn Sahl, who was a great politician, as his minister. But the Alavi people were a threat to his government. After suffering murder, plunder and torture for a century, they had found the opportunity to object the government and to overthrow it. They were successful in gaining peoples support, because they also had suffered great losses from the Abbasid Caliphate. Therefore, Mamoon decided not to confront them and wanted to bring back peace and security to strengthen his government. So, after consulting Fazl, he came up with a treacherous plan. He decided to offer the caliphate to Imam reza (PBUH) and withdraw himself. Because whether the Imam accepted or not, it would still be a victory for Mamoon. If Imam accepted, and became Caliph allowing for Mamoon to be the vice-caliph, that would guarantee the legitimacy of Mamoon"s government. Thus Ma"moon decided to force the position of Caliph on Imam. It was then easier for him to eliminateImam reza (PBUH) and become the legal leader. In this case, the Shiites would consider his government to be legitimate and would be satisfied with it and accepted him as Imam"s successor. Furthermore, the risings made against his government would lose their attraction and legitimacy.However, if Imam didn"t accept the caliphate, he would then oblige Imam to be his successor and guarantee the legitimacy of his government through this to weaken the uprisings. On the other hand, he could make Imam settle near himself to control Imam and suppress his followers. In addition, Imam Reza's (PBUH) Shiites and followers would criticize him for not accepting the caliphate and he would lose his respect among them.The journey to the KhurasanTo accomplish his mentioned goals, Ma"moon sent some of his special agents to Imam reza (PBUH) in Medina to force him to set on a journey to Khurasan. He also ordered to take Imam reza (PBUH) through a path that has the least number of Shiites. The main roads in those days were the roads to Kufa, Jabal, Kermanshah, and Qom, which were all mainly Shiite cities. It seemed probable to Ma"moon that Shiites may get excited when they see Imam and prevent him to continue his travel to stay with them instead. To prevent these troubles, Ma"moon made Imam reza (PBUH) travel through the paths of Basreh, Ahvaz, and Fars to Marv. His agents also watched Imam continuously and reported to Ma"moon on all of Imam"s activities.The Selselah al-Zahab (The Golden Chain) traditionWherever he stopped, during his journey towards Marv, he caused for many blessings upon the people. At one point on his way, he entered the city of Neishaboor. A large crowd of people gathered to welcome his entrance. Meanwhile two learned men who had recorded many prophetic traditions came with scholars of Hadith, took the halter, and said: You, the great Imam and you, the son of great Imams, for the sake of your innocent fathers and your great grandfathers, show us your shining face and narrate us a tradition from your fathers and your great grandfather, the messenger of Allah, to be as a reminder for us. Imam ordered to stop and the people obeyed. Once they saw his face, they became so happy that some of them start crying and some who were close to him kissed his carriage. A big clamor was made throughout the city so, the elders of the city wanted people to be quiet so they could hear a tradition from Imam reza (PBUH). After a while the crowd got silent and Imam dictated this tradition word by word from his honored father which was narrated from his pure grandfathers and from the messenger of Allah (PBUH) and from Gabriel and from Almighty Allah that: The word of La Ilaha Illa al-Allah is my fortress (then whoever says this has entered my fortress) and whoever enters my fortress will be saved from my punishment. Imam paused for a while and then said, But on some conditions and I am one of its conditions.This tradition indicates that one of the necessities of saying the word of , La Ilaha Illa al-Allah which is to strengthen the principle of divine unity, is confirming his Imamat, obeying, and accepting his words and deeds that has been specified by the Almighty Allah. In fact Imam believes the Oneness of God (Tawhid) as a condition of being safe from Allah"s punishment and the acceptance of leadership and Mastership (Imamat and Wilayat) as the condition of believing in Oneness of Allah.Succession to CaliphateWhen Imam reza (PBUH) entered Marv, Ma"moon welcomed him royally and publicly through a speech in front of all the key characters of government.He said: All should know that I do not know anyone better and more deserving on succession than Ali ibn Moosi al-Reza in descendants of Abbas or Ali (PBUH).After that he turned his face to Imam and said: I have decided to dethrone myself and announce you as the Caliph. Imam reza (PBUH) said: If Allah has specified Caliphate for you then it is not permitted to give it to another one and if it is not yours then you do not have the authority to give it to another one.Ma"moon insisted on what he wanted but Imam said: Never will I accept that. When Ma"moon got disappointed, he told Imam: Then accept to be the Caliph after me, and successor of me. The insistence of Ma"moon on his wants and Imam Reza's (PBUH) refusal lasted for two month. He did not accept and said, I have heard from my fathers that I will die before you and will be martyred with poison and angles of the earth and skies will cry for me and I will be buried in the land of nostalgia beside Haroon al-Rashid. But Ma"moon insisted on succession of Imam reza (PBUH) in such way that he threatened Imam to death in a secret and private ceremony.Thus Imam said: Now, since I am obliged, I accept it but on the condition that I do not appoint or depose anyone and do not change any custom or rule and control affaires imperceptibly. Ma"moon had no choice but to accept this condition. After that Imam raised his hands and said: O, my God, you know that they opposed me under duress and I chose it by force. So please do not take me to task just as your two prophets, Yousef and Danial, when they accepted the leadership position of the kings of their time. O! My God, there is no vow except yours and no Mastership except of yours. So please help me to establish your religion and to follow your prophet"s custom. Indeed, what a good master and a good assistant you are.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/07/wiladat-of-8th-imam-ali-ar-reza-as.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
wasu daga cikin masu zanga-zanga a birnin New York suna baiwa musulmi kariya a lokacin da suke yin salla.Shafin yada labarai na etro ya bayar da rahoton cewa,a jiya alokacin dubban mutane suke zanga-zangar adawa da nuna wariya  abirnin New York musulmi daga cikin masu zanga-zangar sun kabbara salla, sai kuma wadanda ba musulmi suka zagaye su domin hana ‘yan sanda su cutar da su.A lokacin da musulmin suke cikin salla akasarin mutanen ad ba musulmi ba ne da suke cikin zanga-zangar sun yi musu kawanya, ta yadda wani ba zai iya cutar da su a lokacin da suke yin salla ba.Wannan lamari dai ya dauki hankulan al’ummomin duniya, ta yadda hakan ya nuan wa duniya cewa a kowane lokaci al’umma za su iya haduwa su mara wa junansu baya domin cimma manufa ta ‘yan adamtaka, a daidai lokacin da kowannesu yake rike da addininsa ko akidarsa.Daya daga cikin mutane da suka baiwa musulmin kariya wanda shi ba musulmi ba ne, ya ce hakkinsa ne ya kare musulmi domin su yi addininsu, domin hakan shi ne ‘yan adamtaka.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/06/masu-zanga-zanga-suna-baiwa-musulmi.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
kungiyar kasashen musulmi za ta gudanar da zaman gaggawa domin tattauna batun shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.Shafin yada labarai na Al-shuruq News ya bayar da rahoton cewa, a ranar Laraba mai zuwa kasashen musulmi za su gudanar da zaman gaggawa domin tattauna batun shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan tare da hade su da sauran yankunan da ta mamaye.Taron dai zai samu halartar ministocin harkokin waje ne na kasashe mambobi a kungiyar, wanda za a gudanar ta hanyar hotunan bidiyo ta yanar gizo.A farkon wata mai kamawa ne dai Isra’ila ta sanar da cewa za ta hade yankunan Falastinawa na yammacin Kogin Jordan, wadanda majalsar dinkin dniya ta ayyana su a hukmance a shekara ta 1967 a matsayin yankunan Falastinawa ne da Isra’ila ba ta hakki a cikinsu.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/06/kasashen-musulmi-za-su-gudanar-da-zama.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
Jaridar Yaum Sabi ta kasar Masa ta bayar da rahoton cewa, a yau babbar cibiyar musulunci ta Azahar da ke Masar ta yi Allawadai da kalaman batunci a kan wasu manyan mutane a addini da wasu suka yi a Lebanon tare da bayyana hakan da cewa ba abu ne da za a aminta da shi ba.A ranar Lahadi ne wasu suka fito da sunan nuna adawa da gwamnati a Lebanon daga nan kuma sai suka shiga yin kalaman batunci a kan wasu fitattun mutane da ake girmamawa a cikin addini.Tun bayan faruwar lamarin kungiyar hizbullah ta yi Allawadai da kakkausar murya kan hakan, tare da bayyana irin wadannan ayyukan da cewa basa wakiltar wani addini balantan addinin musulunci wanda shi ne ke koyar da dan adam kyawawan halaye da dabi’u na gari.Azhar ta bukaci gwamnatin Lebanon da malaman addini da su dauki kwararan matakai a kan duk wanda aka samu da hannu a cikin wannan aiki na ashha.Daga bisani jami’an tsaron sun sanar da cewa sun kame wasu larabawa da suka shigo kasar da nufin aiwatar da ajandidi na wasu kasashe da nufin kawo hargitsi a kasar.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/06/azhar-ta-yi-allawadai-da-batunci-ga.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
Shugaban kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ya aike da sakon ta’aziyyar rasuwar tsohon babban sakataren kungiyar fafutuka ta Falastinawa Jihadul Islami Dr. Ramadan Abadullah Shalah.Shafin yanar gizo na shugaban kasar Iran ya bayar da bayanin cewa, a yau ne shugaban ya fitar da wani bayani da a cikinsa yake yin ta’aziyya ga al’ummar Falastinu, kan rasuwar Dr. Shalah.Matanin sakon shugaba Rauhani kamar haka: Bayan faraway da sunan Allah mai rahma mai jin kaiShugaban ya yi ishara da cewa, rashin Dr. Ramadan Shalah babban rashi ne ga al’ummar Falastinu da ma dukkanin al’ummomin musulmi da ma masu lamiri na duniya.Ya ce Dr. Abdullah Shalah jagora ne da ya sadaukar da dukkanin rayuwarsa da lokacinsa domin hidima ga al’ummarsa ta Falastinu, wanda tarihin gwagwarmayar Falastinawa ba zai manta da shi ba.Haka nan kuma ya isar da sakon ta’aziyya ga dukkanin al’ummar Falastinu da kuma dangi da iyalansa da sauran makusantansa, tare da yi masa addu’ar neman samun gafara da rahamar Allah.
http://www.5five-stars.com.ng/2020/06/shugaban-kasar-iran-dr.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
An ruwaito cewa yayin da Annabi (s) ya baiwa yar sa Fadima labarin kisan dan ta Hussain (a.s) da kuma abubuwan da za su faru gare shi, Fatima (s) tayi kuka kuka mai tsanani sannan tace ya mahaifi na yaushe ne hakan zai faru?sai yace mata a wani zamani ne da yake babu ke babu ni kuma babu Aliyu sai kukan ta ya tsanan ta, sai tace waye zaiyi masa kuka kuma waye zai yi masa zaman makoki? Sai Annabi yace Matan Al'ummah ta su zasuyi kuka akan matan gida na (iyalai na mata) Mazan su kuma su zasu yiwa maza na iyalai na kuka. Zasuyi ta jaddada zaman makokin karni bayan karni a duk shekara Idan kiyama ta tsaya kece zaki cece matayen su ni kuma in cece mazajen suSannan duk wanda yayi kuka akan musibar da ta sami Hussaini (a.s) zamu kama hannun sa mu shigar da shi AljannahYa Fadima dukkan idaniya mai kuka ce a ranar Kiyama sai fa wadda tayi kuka akan musibar da ta sami Hussaini (a.s) ita kam mai dariya ce kuma an mata bushara da Aljannah mai ni'imah        Muna rokon Allah ya sanya mu cikin yan shi'a na hakika ya kuma arzuta mu da cetan iyalan gidan manzon rahma (s).
http://www.5five-stars.com.ng/2020/05/kukan-yan-shia-karshen-zamani.html
0 notes
isiyasy · 4 years
Quote
Imam Kazim (as), the seventh Imam from the lineage of Prophet Muhammad (peace be upon him and his household), was born on the 7th of Safar of year 128 (A.H). He was born in a house located between Mecca and Medina named as "Abva"; and he was named "Musa", but was also referred to as "Ab al-Hassan". His lifetime was contemporary with the government of the Abbasid caliphs. During his lifetime, he suffered greatly from the oppression and torture of the caliphs in his time. He was put in prison for many years of his lifetime.Imam Kazim (as) was not only superior to all the scholars and scientists of his time in knowledge, but he was also famous for his moral virtues and high humane characteristics. These superiorities became so well known that almost all scholars who familiarized themselves with Imam Kadhim’s (as) glorious life have praised him highly.Famous Sunni scholar Ibn Hajar Haithami says in regards to Imam Kadhim (as):"Musa al-Kadhim was the heir of his father’s knowledge, excellence, and perfection. He was titled "Kadhim" because of his forgiving heart and patience towards the ignorant people. Furthermore, during his lifetime, no one was similar to him in divine knowledge, worldly knowledge, and in forgiveness."1It has been narrated in the book al-Tawhid2 by Sheikh Sadouq: Hisham ibn Hakam (the great student of Imam Sadiq (as) and Imam Baghir (as)) has said that there was a great Christian scholar named "Burayhah".Burayhah was Christian for about seventy years. He was seeking the truth and was in search of the right sect in Islam. He would discuss and research about each sect, but every time he talked with a group of Muslims he was not satisfied with their beliefs. He would say, "if your leaders were the right and true leaders, then you should have known at least some truth." Continuing to seek for the truth, he heard about the Shiite faith and its well-known scholar Hisham ibn-Hakam. After debating with Hisham he asked: "Whom do you follow, obey, and truly believe in?" Hisham introduced Imam Sadiq (as) and described his character to Burayhah. Burayhah then became eager to see Imam Sadigh (as) so he prepared himself for a trip from Iraq to Medina with Hisham. As they were going to visit Imam Sadiq (as), in the corridor of the house of Imam Sadiq (as), they met Imam Kadhim (as) who was a child at the time. Hisham and Burayhah greeted Imam Kadhim (as). Hisham explained the story of Borayhah for him.Imam Kazim asked Burayhah: "O Borayhah! How much are you aware of your book (the Bible)?"Borayhah answered: "I am aware of my book."Imam asked: "How much do you believe in its interpretation?"He asked: "I believe in it as far as I know about it."The Imam began reciting some of the verses of the bible.Burayhah was so affected that he said, "Jesus would recite the bible just as you have recited it. No other than Jesus had read it as such". He then continued, "I have been looking for someone like you for over fifty years."Burayhah and his servant then became Muslims at that moment. Then Hisham, Burayhah, and the servant went to Imam Sadiq (as). Hisham explained the whole story for the Imam.Imam Sadiq (as) recited this verse of the holy Quran: (They were descendants one another, and Allah is Hearer, Knower)3,42- P. 2713- (The holy Quran, 3:34)
http://www.5five-stars.com.ng/2020/03/life-of-imam-musa-al-kazim.html
0 notes